Taskar Labarai
Gaskiyar magana akan Kama Ado Gwanja Daga Bakin Yan Sanda
![](https://techplusfin.com/wp-content/uploads/2024/02/PhotoCollage_1708957252927.jpg)
Rundunar ’yan sandan Jihar Kano, ta bayyana cewa har kawo yanzu ba ta samu wani umarni na kamo mawaƙi Ado Gwanja ba.
Mai magana da yawun rundunar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya bayyana hakan cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na Facebook.
A cewar saƙon da Kiyawa ya wallafa, “zuwa yanzu ba mu samu umarnin kotu na kamo Ado Gwanja ba.